[ad_1]
Mota kirar sharon ta yi hadari a jiya Lahadi a kauyen Fegen Dan Marke dake gundumar Tsafe jihar Zamfara. Motar ta taso ne daga Kebbi zuwa Kaduna.
Wadanda suka riga mu gidan gaskiya Allah ya gafarta musu, wadanda suka samu raunuka Allah ya ba su lafiya. Amin.
[ad_2]