Matsalolin da mate ke fuskanta ta rashin gamsuwa da mazajensu

[ad_1]

Aure wani tsarin zamantakewa ne da ya kunshi abubuwa da dama, musamman ma hakkoki dake kan ma’auratan.

A kan samu wasu lokutan da daya daga ma’aratan kan koka da yanayin zamatakewar, musamman ma idan yana cutuwa ta wasu bangarorin.

Duk da cewa a kan samu masu korafi kan wasu matsalolin, ba kasafai mata kan iya fitowa su bayyan matsalar rashin daga mazajensu ba yayin mu’amalar aure.

Bayanai sun nuan cewa wannan matsala tana damun mata da dama, kuma ta kan jefa rayuwarsu cikin kunci, a wasu lokutan ma har ta kan taba lafiyar kwakwalwarsu.

Kunya da kawaici da kara da kuma al’ada ba sa barin mata su fito su bayyana irin wannan matsala, kuma masana sun ce tana daga manyan dalilan da ke janyo mutuwar aure.

A wannan makon, filin Adikon Zamani ya yi duba kan wannan ta fuskar likitanci da kuma addini.

[ad_2]

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...