Kwankwaso ya kai ziyara jihar Rivers

[ad_1]








A cigaba da ziyarar tattaunawa da yake da jagororin jam’iyar PDP na kasa baki da daya, tsohon gwamnan jihar Kano kuma sanata a yanzu dake wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa, Rabiu Musa Kwankwaso ya ziyarci Jihar Rivers.

Kwankwaso ya gana da gwamnan jihar,Barrister Nyesom Wike gwamnan da ake gani na daga cikin gwamnonin da suke fada aji cikin jam’iyar PDP.

Sanata Kwankwaso na daga cikin yan takara dake neman jam’iyar PDP ta tsayar takarar shugaban a zaɓen shekarar 2019.

Bayan ganawar da ya yi da Wike Kwankwaso ya kuma tattauna da shugabannin jam’iyar ta PDP na jihar.

Rahotanni sun nuna cewa Kwankwaso ya samu kyakkyawar tarba daga magoya bayansa.




[ad_2]

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...