Kotu Ta Rushe Sabon Shugabancin Kwamitin rikon Jam’iyyar PDP Na Katsina

Babbar kotun jihar Katsina ta kori sababbin shugabannin kwamitin riko na jam’iyyar PDP dake jihar da aka naÉ—a.

Idan za a iya tunawa shugabancin jam’iyyar PDP na kasa shi ne ya naÉ—a kwamitin riko da zai jagoranci jam’iyyar bayan da ya amince da rushe shugabancin jam’iyyar a ranar 23 ga watan Maris.

Tsohon shugaban riko na jam’iyyar ta PDP, Salisu Uli shi ne ya shigar da karar inda ya nemi ya kori sabbin kwamitin riko da uwar jam’iyyar ta kafa.

Babban alkalin jihar, Mai Shari’a M.D Abubakar da ya jagoranci zaman shari’ar ya bayar da umarnin gaggawa da ya hana wanda ake Æ™ara na farko, Dr Abdulrahman Usman da kuma dukkanin mambobin kwamitin riÆ™on da su dai na ayyana kansu a matsayin shugabannin jam’iyar har sai an kammala sauraron karar da aka shigar gaban babbar kotun jihar.

More News

Jihar Neja za ta riÆ™a biyan  ₦80,000 a matsayin mafi Æ™arancin albashi

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya amince a riƙa biyan ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince da fara biyan...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaÉ“en Æ™ananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaÉ“en  dukkanin kujerun Æ™ananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaÉ“en Æ™ananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaÉ“en  dukkanin kujerun Æ™ananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...