INEC ta yiwa sabbin jam’iyyu 23 rijista ta kuma tsawaita wa’adin yin rijistar zabe

[ad_1]








Hukumar zabe ta kasa INEC ta yi rijistar karin wasu jam’iyun siyasa 23.

A wata sanarwa ranar Talata hukumar ta gayyaci shugabanni da kuma sakatarorin sabbin jam’iyyun da su zo hedkwatarta dake Abuja ranar Alhamis domin karɓar d karɓar shedar rijistar.

Hakan ya kawo jam’iyun siyasa da ake da su a kasarnan ya zuwa 91.

Haka kuma hukumar ta tsawaita wa’adin yin rijistar zabe da take cigaba da yi a fadin kasarnan da mako biyu.

Tunda fari hukumar ta ce za ta dakatar da yiwa mutane rijistar ranar 17 ga watan Agusta na shekarar 2018.

Ga sunayen sabbin jam’iyyun da aka yiwa rijista:

1
Advanced Alliance Party
APP
2
Advanced Nigeria Democratic Party
ANDP
3
African Action Congress
AAC
4
Alliance for a United Nigeria
AUN
5
Alliance of Social Democrats
ASD
6
Alliance National Party
ANP
7
Allied People’s Movement
APM
8
Alternative Party of Nigeria
APN
9
Change Nigeria Party
CNP
10
Congress Of Patriots
COP
11
Liberation Movement
LM
12
Movement for Restoration and Defence of Democracy
MRDD
13
Nigeria Community Movement Party
NCMP
14
Nigeria For Democracy
NFD
15
Peoples Coalition Party
PCP
16
Reform and Advancement Party
RAP
17
Save Nigeria Congress
SNC
18
United Patriots
UP
19
United Peoples Congress
UPC
20
We The People Nigeria
WTPN
21
Yes Electorates Solidarity
YES
22
Youth Party
YP
23
Zenith Labour Party
ZLP




[ad_2]

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...