Hunkuyi ya lashe zaben takarar kujerar sanata a PDP

Sanata Suleiman Hunkuyi, dake wakiltar mazabar arewacin Kaduna a majalisar dattawa ya lashe zaben fidda gwanin tikitin takarar sanata a jam’iyar PDP da aka yi.

A makon da ya gabata ne sanatan ya yi rashin nasara a zaben fidda gwani na yan takarar gwamnan jihar Kaduna inda, Isa Ashiru Kudan ya kayar da shi.

Jam’iyar ta bashi dama yin takarar sanata a matsayinsa na daya daga cikin sanatocin da suka sauya sheka daga jam’iyar APC mai mulki.

Hunkuyi ya shiga takarar ne da sauran yan takara biyu da suka hada da Jafar Muhammad da kuma Bilkisu Soba.

Tsohon dantakarar gwamnan ya lashe zaben da ƙuri’u 158 zaben ya gudana a ofishin jam’iyar PDP yankin Zariya.

More News

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...