[ad_1]
A Najeriya, hukumar zaben kasar, INEC, ta kara wa’adin makonnin biyu domin ci gaba da rijistar samun katin zabe a duk fadin kasar.
Hakan na nufin cewa INEC din ta bai wa karin jama’a damar yin rijistar kafin cikar wa’adin na ranar 31 ga wannan watan na Agusta.
Tambayar a nan ita ce, shin ko kun sami yin rajistar? Kuma wadanne matsaloli kuke fuskanta?
[ad_2]