Hukumar zaben Najeriya – INEC, ta kara wa’adin makonnin biyu domin ci gaba da rijistar sa

[ad_1]

A Najeriya, hukumar zaben kasar, INEC, ta kara wa’adin makonnin biyu domin ci gaba da rijistar samun katin zabe a duk fadin kasar.

Hakan na nufin cewa INEC din ta bai wa karin jama’a damar yin rijistar kafin cikar wa’adin na ranar 31 ga wannan watan na Agusta.

Tambayar a nan ita ce, shin ko kun sami yin rajistar? Kuma wadanne matsaloli kuke fuskanta?

[ad_2]

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...