Hotunan taron yaƙin neman zaben ɗan takarar sanata na mazabar arewacin Katsina a jam’iyar PDP

 

Jam’iyar ta gudanar da taron gangamin yakin neman zabe na dantakarar sanata a zaben cike gurbi da za a gudanar ranar Asabar.

Zaɓen zai gudana ne biyo bayan rasuwar sanata mai wakiltar mazabar, sanata Mustapha Bukar.

Taron gangamin na jam’iyar PDP ya gudana a garin Kankia inda ya samu halartar jiga-jigan jam’iyar PDP da suka fito daga jihohin kasarnan daban-daban.

Cikin jiga-jigan sa suka halarta akwai sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, toshon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema da sauran mutane da dama.

 

 

More News

Zanga-zanga: An jibge ƴan sanda 4200 a Abuja

Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta tura ƴan sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haƙuri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...