Harin sojan saman Najeriya bisa kuskure yayi sanadiyar mutuwar yara 7 a Jamhuriyar Nijar

Wani harin sojan sama da dakarun Najeriya suka kai kan yan bindiga yayi sanadiyar mutuwar yara 7 tare da jikkata wasu biyar bisa kuskure a jamhuriyar Nijar.

Gwamnan yankin da lamarin ne ya faru ya bayyana haka a ganawar da yayi da kamfanin dillancin labarai na AFP.

“An samu kuskure kan farmakin saman sojan Najeriya akan iyaka da ya jawo asarar rayuka a kasarmu a kauyen Nachade,” ranar Juma’a a cewar Chaibou Aboubakar gwamnan lardin Maradi.

Ya ce hudu daga cikin yaran sun mutu ne nan take yayin da uku suka mutu lokacin da ake kan hanyar kai su asibiti.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...