David Mark ya tsaya takarar shugaban kasa a PDP

[ad_1]








Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata David Mark ya shiga takarar shugaban kasa inda ya yi alkawarin gyara tattalin arzikin.

Da yake wa shugabannin jam’iyar PDP jawabi jim kadan bayan da sayi fom din takarar shugabancin kasar nan, ranar Talata a sakatariyar jam’iyar dake Abuja.Mark ya ce kwarewar da ya samau aikin soja za ta da kara masa damar da yake da ita.

Ya yi ritaya daga rundunar sojan Najeriya a matsayin Birgediya Janar.

Mark ya ce duba da mutanen da suka sayi fom din takarar shugaban kasa a jam’iyar,” cikin ruwan sanyi zaka iya cewa jam’iyar PDP ce zabin jama’a,a kasarnan.”

A ranar Litinin da ta gabata ne mai magana da yawun tsohon shugaban majalisar dattawan ya sheda wa jaridar The Cable cewa akwai yiyuwar maigidansa ya tsaya takarar shugaban kasa.




[ad_2]

More News

Ƴan sanda sun kama masu sayen kuri’a a zaben gwamnan Edo

Jami'an rundunar ƴan sandan Najeriya sun kama wasu mutane 9 da ake zarginsu da sayen kuri'a da kuma mallakar kuri'ar da aka riga aka...

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riƙaƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 ƙirar gida...