Ce-ce-kuce ya kaure kan maye gurbin alkaliyar kotun Amurka da ta mutu

Ruth Bader Ginsburg

Bayanan hoto,
Ruth Bader Ginsburg

Alkaliyar alkalan kotun koli ta Amurka Ruth Bader Ginsburg ta mutu tana da shekaru tamanin da bakwai.

Ta kwashe tsawon lokaci tana fama da cutar kansa.

Tuni aka fara muhawa kan ko shugaba Trump na da damar maye gurbinta gabanin zaben kasar da za a yi a watan Nuwamba.

Bayanai sun ce tuni wasu rahotannin bayan fage daga fadar White House ke cewa shugaba Trump zai yi farat daya wajen maye gurbinta kafin zabe da kuma rantsar da duk wanda ya samu nasara a zaben watan Nuwamba.

Shi dai abokin hamayyarsa na jam’iyyarsa Democrat Joe Biden, ya kalubalanci damar da shugaban yake da ita ta maye gurbin alkaliyar.

An yi kasa ka da tutoci a birnin Washington don girmama marigayiyar jim kadan bayan sanar da da mutuwarta,

Jama’a sun taru a wajen kotun koli don bayyana jimaminsu, yayin da suke daga tutocin Amurka da kyandiran aci bal bal suna rera sunanta cikin wake.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...