Buhari ya amince da murabus din ministar kuɗi

A ranar Juma’a shugaban kasa Muhammad Buhari ya amince da murabus din da ministar kudin Najeriya, Kemi Adeosun ta yi.

Haka kuma shugaban kasar ya amince da karamar ministar kasafin kudi da tsare-tsare, Zainab Ahmad ta cigaba da kasancewa mai rikon mukamin ministar kudi.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da, Femi Adesina mai magana da yawun shugaban kasar ya fitar.

A cikin wasikarta ta barin aiki tsohuwar ministar ta godewa shugaban kasar kan damar da ya bata na yin aiki tare shi.

Ta ce ba dagangan ta yi takaradar NYSC ta bogi ba inda ta bayyana yadda ta samu takardar.

More News

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riƙaƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 ƙirar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...