Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya mai jiran gado, ya samu dawowa Najeriya bayan kwana goma da ya yi a Turai.
Yau dai saura kwana tara Tinubun ya É—are karagar mulkin Najeriya bayan ya kayar da Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP a zaben da ya gabata.
Ga hotunan dawowar tasa da muka samo: