APC ta lashe zaɓen dukkanin shugabannin ƙananan hukumomin jihar Ekiti

Jam’iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar.

A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Ekiti ta gudanar da zaɓe a dukkanin ƙananan hukumomin jihar.

A cewar kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN jami’an tattara sakamakon zaben sune suka gabatar da sakamakon a hedikwatar hukumar dake Ado-Ekiti.

A ranar Lahadi ne shugaban hukumar, Cornelius Akintayo ya yabawa masu kada kuri’a kan yadda aka gudanar da zaɓen lafiya.

More News

Zanga-zanga: An jibge ƴan sanda 4200 a Abuja

Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta tura ƴan sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haƙuri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...