Gwamnonin Sokoto, Kaduna, Kebbi da kuma mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Saad Abubakar na da daga cikin dubban mutanen da suka halarci jana’izar,Hassan Danbaba.
An gabatar da sallar jana’izar a masallacin Kanwuri dake Sokoto.
Marigayin ya mutu ne Kaduna bayan da ya yanke jiki ya fadi.
ÆŠa ne ga marigayiya Aishatu Ahmadu Bello Sardauna.