An wanke almajira da aka samu da tarin kudi daga zargin aikata laifi

Hukumar dake kula da birnin tarayya Abuja ta wanke almajirar nan mai suna Hadiza Ibrahim daga zargin aikata laifi.

Jamian hukumar ne dai suka damke almajirar inda suka same ta da makudan kudade ciki har da dalar muka 100.

Hotun matar sun rika yawo a kafafen soshiyal midiya inda wasu suka nuna bacin ransu kan yadda matar ta gaza godewa Allah bayan ta cigaba da bara duk da kudin da ta tara.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...