Hukumar dake kula da birnin tarayya Abuja ta wanke almajirar nan mai suna Hadiza Ibrahim daga zargin aikata laifi.
Jamian hukumar ne dai suka damke almajirar inda suka same ta da makudan kudade ciki har da dalar muka 100.
Hotun matar sun rika yawo a kafafen soshiyal midiya inda wasu suka nuna bacin ransu kan yadda matar ta gaza godewa Allah bayan ta cigaba da bara duk da kudin da ta tara.