Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya samu lambar yabo kan karfafa zaman lafiya a Nahiyar Afirka.
Buhari ya karbi lambar yabon ne a wani taron da kungiyar samar da zaman lafiya dake kasar Mauritania ta gudanar.
![](http://arewa.ng/wp-content/uploads/screenshot_20230117_195130_com9032547963035366258-600x425.jpg)
![](http://arewa.ng/wp-content/uploads/screenshot_20230117_195125_com4163567875791440410-1024x608.jpg)
![](http://arewa.ng/wp-content/uploads/screenshot_20230117_195116_com4188264946065726094-1024x709.jpg)
![](http://arewa.ng/wp-content/uploads/screenshot_20230117_195111_com4549944937860915825-1024x643.jpg)
![](http://arewa.ng/wp-content/uploads/screenshot_20230117_195059_com4894174166172793923-1024x676.jpg)
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya samu lambar yabo kan karfafa zaman lafiya a Nahiyar Afirka.
Buhari ya karbi lambar yabon ne a wani taron da kungiyar samar da zaman lafiya dake kasar Mauritania ta gudanar.