An Kara Samun Mutum 5 Masu Dauke da cutar CORONA-VIRUS a Najeriya – AREWA News

An kara samun mutum biyar masu dauke da cutar CORONA-VIRUS a Najeriya a yammacin yau. A iya yau, an samu mutum goma kenan.

Ya kamata mu dauki matakan kariya na rage yaduwar wannan annoba.

More from this stream

Recomended