An Kammala Aikin Ceto Mutanen Da Gini Ya Ruftawa a Abuja

[ad_1]

Darakta Janar na hukumar Alhaji Abbas Idriss ya shaidawa Muryar Amurka cewa kimanin mutane takwas ne abin ya rutsa dasu, amma mutane biyu sun rigamu gidan gaskiya.

Alhaji Abbas Idriss ya ‘kara da cewa yawan rushewar gine-gine a babban birnin Abuja na daminsu, al’amarin kenan ma da yasa suke shirye-shiryen daukar mataki.

Ministsn Abuja Muhammad musa Bello ya yin da yake duba ginin da ya rushe

Ministsn Abuja Muhammad musa Bello ya yin da yake duba ginin da ya rushe

Shi dai wannan Gini an fara gininsa ne tun kimanin Shekarau 20, amma akai watsi da aikin har sai kwanan nan aka ci gaba da aikin ba tare da tantance nagartarsa ba.

Daga nan darakta janar na hukumar bada agajin gaggawan ya nemi masu ruwa da tsaki a harkar gine-gine da su ‘kara maida hankali wajen bin sharudda da ka’idojin gine-gine don kiyaye ci gaba da samun hakan.

[ad_2]

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...