An kama wani jirgin ruwa dauke da makamai a Afrika ta Kudu akan hanyarsa ta zuwa Lagos

[ad_1]








Hukumomi a kasar Afrika ta Kudu sun tsare wani jirgin ruwa na kasar Russia wanda ke dauke da makamai akan hanyarsa ta zuwa Najeriya.

Hukumomi sun gano bama-bamai a cikin jirgin ruwan lokacin da suke tsaka da gudanar da aikinsu a tashar jirgin ruwan Ngqura dake wajen gabar ruwan tashar Elizabeth.

Haramtattun kayan na kan hanyarsu ta zuwa Najeriya da kuma kasar Amurka.

Abubuwan fashewar da kuma makaman da kudinsu ya kai miliyan 50 na kudin ƙasar an gano su ne biyo bayan tseguntawa jami’an da aka akayi, bayan da jirgin ya sauke wasu kwantenoni 14 a tashar.




[ad_2]

More News

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...

Ƴan Najeriya na shan baƙar wahala—Janar Abdulsalami

Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce wahalhalun da ake fama da su a Najeriya na kara tabarbarewa, kuma rabon kayan agajin ba...

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...