An dakatar da shirin cire tallafin man fetur

Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa ta sanar a ranar Alhamis a Abuja cewa ta yanke shawarar cewa ba za a cire tallafin man fetur ba, kamar yadda aka tsara a watan Yunin 2023.

Misis Zainab Ahmed, ministar kudi ta kasa ce ita ce ta bayyana hakan ga manema labarai a fadar shugaban kasa jim kadan bayan kammala taron majalisar wadda mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo yake jagoranta.

A cewar ministar kuɗin, “Majalisar ta amince da cewa bai kamata a cire tallafin man fetur ba a yanzu. Amma mu ci gaba da duk ayyukan shirye-shiryen da ya kamata a yi kuma dole ne a yi wannan shiri tare da tuntubar jihohi da sauran masu ruwa da tsaki ciki har da wakilan gwamnati mai zuwa.

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da Æ´an ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an Æ´an sanda da kuma sojoji suna É—aukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar Æ´an sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe É—an Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa HaÉ—in Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...