An cire tallafin mai a Venezuela

[ad_1]

Nicolas Maduro

Image caption

Cire tallafin man wani yunkuri ne na samawa gwamnati kudaden shiga

Shugaba Nicolas Maduro na Venezuela ya ce za a kara farashin man fetur da kasarsa ke samarwa dan su yi kai daya da sauran kasashe, hakan shi ya karshen shirin tallafin mai na gwamnatinsa.

Mista Maduro ya ce ya dauki matakin ne saboda masu fasa kwauri na cutar kasar na miliyoyin daloli da ya kamata su zama kudaden shigar gwamnati.

Ita ma Venezuela ta na bai wa ‘yan kasar wani kaso a matsayin tallafi, kamar yadda wasu kasashe masu arzikin man fetur ta hanyar saukakawa ‘yan kasa farashinsa.

Amma ba su taba kara farashin mai ba, duk kuwa da cewa tattalin arzikin kasar ya dade ya na fuskantar koma baya.

Wakilin BBC a Venezuela ya ce matakin da gwamnati ta dauka katsahan, kokari ne na kara samar da hanyoyin kudaden shiga ga gwamnati dan ceton tattalin arzikin da ya fada halin ni ‘ya su.

[ad_2]

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...