An ba da belin Dr. Dutsen Tanshi

Wata kotun majistare a Bauchi ya bayar da belin wa Dr. Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi.

Hakan na zuwa ne bayan an tsare shi na wasu sa’o’i a gidan yari.

Lauyoyin Dr. Dutsen Tanshi dai sun faÉ—a cewa wanda suke ba wa kariya ya cancanci a ba shi beli saboda hakan bai saba wa dokar Najeriya ba.

Idan ba a manta ba, wata kungiya da ake kira Fityatul Muslim ita ta kai shunensa ga hukuma da zargin cewa ya faÉ—i munanan kalamai ga Manzon Allah (SAW), wanda shi kuwa a nasa bangaren ya musanta hakan.

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da Æ´an ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an Æ´an sanda da kuma sojoji suna É—aukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar Æ´an sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe É—an Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa HaÉ—in Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...