An ƙaddamar da matatar man Dangote

A yau Litinin ne matatar mai ta Dangote ta fara aiki.

An kera matatar man ne don fitar da ganga 650,000 a kowacce rana domin sarrafa ma’aunin danyen mai daga nahiyoyi uku na Afirka, Asiya da Amurka.

An kuma tattaro cewa matatar ta za ta kai rarar lita miliyan 38 na man fetur, dizal, kananzir da kuma man jiragen sama a kowace rana ga Najeriya.

Don haka za ta cika kaso 100 na man da kasar ke bukata.

Bayanai sun nuna cewa matatar ta Dangote za ta iya tallafawa wajen kafa gidajen mai guda 26,716, da samar da ayyukan yi na kai tsaye 100,000, da kuma samar da kasuwar danyen mai ta Najeriya $21bn a duk shekara.

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da ƴan ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an ƴan sanda da kuma sojoji suna ɗaukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe ɗan Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...