Ambaliyar Ruwa Ta Cinye Kauyuka a Neja

Kimanin mutane 40 ne suka rasa rayukan su a jihar Neja dake Arewacin Najeriya, sakamakon ambaliyar da aka samu da ta samo asali daga ruwan sama da akayi kamar da bakin kwariya a yankin.

Gwamnan jihar, Abubakar Sani Bello, yayi wata ziyarar gani da ido ta jirgin sama mai saukar angulu domin duba irin barnar da ambaliyar tayi.

Shugaban hukumar bada agajin gaggawa a jihar ya shaida cewa ana ci gaba da lissafa mutanen da suka rasu, ya kuma kara da cewa kauyaku sunfi 200 da ruwan yayi awon gaba da su.

Saurari Rahoton Mustapha Nasiru Batsari….

More News

Ƴansanda sun kama muggan ƴan fashi da makami

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Elemoro reshen jihar Legas sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a fashi da makami a...

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...