Akpabio ya bawa Natasha Akpoti hakuri

Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bawa Sanata Natasha Akpoti daga jihar Kogi haƙuri kan furucin da ya yi mata akan gidan rawar disko a yayin wani zama na majalisar.

Akpabio yayin zaman majalisar a makon da ya gabata ya faÉ—awa sanata Akpoti cewa majalisar ba “gidan casu bane” dole ne a bawa mutum izini kafin ya yi magana biyo bayan magana da ta yi ba tare da izini ba.

Maganar da ya yi ta jawo suka daga Æ´an Najeriya da dama inda suke ganin tamkar ya ci zarafin sanatan ta hanyar danganta ta da rashin kamun kai.

A yayin zaman majalisar na ranar Talata da ya jagoranta, Akpabio ya bayar da haƙuri inda ya ce da saninsa ba zai wulakanta mace ba kuma ba yayi haka bane dan ya ci zarafin ta.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...