Adeleke na PDP ya lashe zaben gwamnan Osun

Ademola Adeleke,dan takarar jam’iyar PDP a zaben gwamnan jihar Osun na ranar Asabar 16/07/22 shi ne ya samu nasarar lashe zaben kujerar gwamnan jihar.

Adeleke ya kayar da gwamna mai ci Gboyega Oyetola na jam’iyar APC.

Hukuymar zabe ta INEC ta sanar da cewa Adeleke ya samu nasara da kuri’u 403,371 a yayin da gwamna Oyetola na jam’iyar APC ya samu kuri’u 375, 027.

Duk da cewa yan takara sama da 15 ne daga jam’iyu daban-daban suka samu damar shiga zaben fafatawa mai zafi a zaben ta kasance tsakanin yan takara biyu ne.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...