Ƴan Boko Haram Sun Yiwa Manoma 10 Yankan Rago

Wasu da ake zargin mayakan kungiyar Boko Haram ne sun yanka akalla manoma 10 a garin Kawuri dake karamar hukumar Konduga ta jihar Borno.

A cewar mazauna garin da kuma majiyoyin jami’an tsaro lamarin ya faru a ranar Litinin da misalin karfe 08:15 na safe.

Wannan harin na zuwa ne yan makonni kadan bayan da yan ta’addar suka kashe akalla manoma 15 a kananan hukumomin Damboa da Jere.

A cewar Mallam Mohammed Sheriff dake garin yan ta’addar sun bi sahun manoman inda suka kashe su a gonakinsu dake kusa da madatsar ruwa ta Alau.

“Manoman suna aiki a gonakinsu lokacin da maharan suka far musu suka yi musu yankan rago yanzu muna yiwa gawarwakin sutura domin binnewa.”A cewar Sheriff.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon ɗan majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...