Ƴan sanda sun kama wasu ɓarayin wayar wuta

Jami’an bijilante a jihar Legas sun samu nasarar kama wasu ƴan uwa biyu dai-dai lokacin da suke sace wayar wata na’urar bada hasken wutar lantarki wato taransifoma.

An kama mutanen ne a layin Onitiri dake unguwar Abule-Egba a birnin na Lagos.

Bayan kama su jami’an na bijilante sun miƙa su ofishin ƴan sanda na Oko-Oba.

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ce ta tabbatar da faruwar lamarin a cikin wani saƙo da ta wallafa a shafinta X da aka fi sani da Twitter a baya.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya ƙirƙiri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a ƙara wa ƴan bautar ƙasa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...