[ad_1]
Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki ya tabbatar da cewa jam’iyyar PDP ce za ta lashe zabukan shekarar 2019.
Ya ce, PDP za ta dunkule wuri guda tare da tabbatar da adalci a tsakanin ‘ya’yan jam’iyyar don ganin samun nasarar zabe mai zuwa.
[ad_2]