[ad_1]
Jam’iyyar APC ta musanta rahotannin da ake yayatawa kan cewa ta sanya ranakun zaben fidda- gwani na ‘yan takarar jam’iyyar.
Kakakin Jam’iyyar, Yekini Nabena ya nemi al’ummar Nijeriya su yi watsi da wadannan rahotannin inda ya jaddada cewa har yanzu APC ba ta sanya ranar gudanar da zaben fidda gwanin ba.
[ad_2]