Shugaba Buhari Ya Shawarci ‘Yan Siyasa Su Zage Damtse Wajen Samar Da Romon Dimokuradiya Ga Al’ummar Da Suka Zabe Su

[ad_1]








A cikin jawabin da ya yi jim kadan da dawowar sa daga kasar Birtaniya, shugaban kasa Buhari ya shawarci ‘yan siyasa da su zage damtse wajen samarda romon dimokuradiya ga al’ummar da suka zabe su, sannan su wayarwa mutanen mazabunsu kai akan su mallaki katin zabe domin samun damar zaben dantakarar da ya kwanta mu su a rayi a zabe mai zuwa na 2019.

Wannan kira na Shugaban kasa Buhari ya sha bamban da kiraye kirayen da aka saba ji a bakin manyan ‘yan siyasar kasar nan, sakamakon yadda ya bada shawarar ba tare da ya nuna a zabe shi ba, kawai ya bayyana cewar ‘yan Nijeriya su zabi dan takarar da ya kwanta mu su a rayi ne sabanin yadda wasu yan siyasar ke yi.




[ad_2]

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da Æ´an ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an Æ´an sanda da kuma sojoji suna É—aukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar Æ´an sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe É—an Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa HaÉ—in Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...