Ruwan Da Aka Sako Daga Kasar Kamaru Ya Hadasa Ambaliyar Ruwa A Adamawa Da Taraba

[ad_1]

Bayan hukumomin kasar Kamaru sun yi gargadin cewa, a bana zasu sako ruwa da ga madatsar ruwan Ladgo, da ka iya shafan wasu jihohin Najeria uku, yanzu haka ambaliyar ruwa tuni ya soma barna a wasu sassan jihohin Adamawa da Taraba dake makwabtaka da Kamaru, wanda ya janyo samun asarar rayuka da dukiya.

A ziyarar jaje da ya kaiwa wasu da ambaliyar ta shafa, gwamnan jihar Adamawa Senata Muhammadu Bindo Jibrilla, ya gargadi jama’a dake zaune a gabar kogin Binuwai, da kuma masu gina gidaje a hanyar ruwa da ayi taka tsantsan don gudun irin abin da ya auku.

A baya dai dubban jama’a sun sha rasa muhallansu ta sanadiyar sako ruwa na Ladgo da jamhuriyar Kamaru ke yi, Kuma hakan na faruwa ne saoda kunnen kashi da gargadin da hukumomi ke yi na mutane su daina gini kan madatsar ruwa.

Saurari rahoton Ibrahim Abdul’aziz

[ad_2]

More News

Atiku ya bayar da tallafin miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

Mutanen Sokoto na ta murnar kashe ƙasurgumin ɗanbindigar nan Halilu Buzu

Mazauna yankin Sokoto da kewaye na murnar kashe wani kasurgumin shugaban ‘yan bindiga, Kachallah Halilu Buzu, da sojojin Najeriya suka yi a farmakin da...