MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya.

Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba da rahoton raguwar ribar da ake samu a duk shekara a ranar Litinin, sakamakon hasarar da ya samu bayan harajin da ya kai Naira biliyan 137 da ayyukanta na Najeriya ke yi da kuma karin kudin gudanar da aiki.

Shugaban Kamfanin na MTN, Ralph Mupita, ya ce tuni kamfanin ya fara tattaunawa da hukumomin Najeriya kan hakan.

“Bisa bayanin yadda ake kashe kudaden mu a Najeriya, muna bukatar karin kudin fita don rage farashin tafiyar da hanyoyin sadarwa,” in ji Mupita. 

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da ƴan ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an ƴan sanda da kuma sojoji suna ɗaukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe ɗan Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...