Matsin rayuwa ya sa wani É—ansandan Najeriya ya halaka kansa

Wani Sufeto Dasu Kassa ya rasu a jihar Adamawa. 

Rahotanni sun bayyana cewa, an tsinci Kassa a gidansa da ke Anguwan Yungur a karamar hukumar Girei da yammacin ranar Litinin.

Rahotanni sun bayyana cewa a lokacin ya dawo ne daga wani asibiti a Yola, babban birnin jihar da yammacin wannan rana. 

A halin yanzu ana ci gaba da binciken al’amuran da suka shafi mutuwarsa.

SaharaReporters ta bayyana cewa matsin tattalin arziki ne ya tilasta masa kashe kansa.

More News

An yi garkuwa da wasu mutum 11 Æ´an gida É—aya

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ‘yan gida daya mutum 11 da suka hada da mata da ‘ya’yan wani dan jarida mazaunin...

Tinubu ya sanya hannu kan dokar mafi ƙarancin albashi na N70,000

Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan sabuwar dokar gyara mafi karancin albashi na kasa na 2024 ta zama doka.Dokar dai za a sake...

Ƴan ta’adda sama da 260 sun miÆ™a wuya ga jami’an tsaro

Yayin da dakarun Operation Lake Sanity 2 ke kara kai hare-hare, rundunar hadin gwiwa ta Multinational Joint Task Force (MNJTF) ta yi nasarar karɓar...

Ƴan sanda sun kama masu safarar makamai wa ƴan bindiga

Jami’an hukumar ‘yan sanda reshen Karasuwa a jihar Yobe sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da kai wa ‘yan bindiga makamai da...