Mataimakiyar Ambode ta goyi bayan abokin takararsa

Idiat Adebule, mataimakiyar gwamnan jihar Lagos ta nesanta kanta daga takarar gwamnan jihar Akinwumi Ambode inda ta goyi babban abokin hamayyarsa Babajide Sanwo-Olu.

Ambode da Sanwo-Olu sune suke fafutukar ganin jam’iyar APC ta tsayar da daya daga cikinsu a zaɓen kujerar gwamnan jihar.

Da take magana a mazabarta bayan da ta kada kuri’arta a zaɓen fidda gwanin tarakar gwamnan ta sanar da goyon bayanta ga mutumin da jam’iyar take goyon baya a matsayin dantakara.

“Jam’iya ta zabi mutum wannan mutumin shine zan goyi bayansa kuma shi zanbi,”

Sanwo-Olu shine dantakarar da masu ruwa da tsaki na jam’iyar APC a jihar Lagos suke goyon baya.

More News

Atiku ya bayar da tallafin miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

Mutanen Sokoto na ta murnar kashe ƙasurgumin ɗanbindigar nan Halilu Buzu

Mazauna yankin Sokoto da kewaye na murnar kashe wani kasurgumin shugaban ‘yan bindiga, Kachallah Halilu Buzu, da sojojin Najeriya suka yi a farmakin da...