Mai Girma Gwamn Kano ya ɗauki nauyin jinyar Abdulrabba

Alhamdulillah, bayan sakonni da mutane ke ta turo mana daga ko’ina game da wannan bawan Allah ni da Baba Ali SSA HealthAffairs, mun sanar da mai girma Gwabnan Kano HE. Abba Kabir Yusuf halin da wannan bawan Allah ke ciki.

A kuma yau din Bava Ali ya tashi tashi takans ya je har garin su Abdurraba ya ga halin da su ke ciki, sannan ya sanar da su kulawarsa game da lafiyarsa gabadaya mai girma Gwabna ya dauki nauyi, duk da cewar aikin da zaa yi masa ba yanzu ba ne, asibitin Malam Aminu Kano yanzu sun dora shi akan shan magunguna na tsahon lokaci kafin ciwon ya dan sace sanna ayi aikin, Baba Ali ya tabbatar musu da duk abun da ya tashi koma menene da asibitin suka bukata su kira kaitsaye zaa yi musu, bisa umarnin mai Girma Gwabna.
Muna godiya ga mai girma Gwabna HE, bisa jin kukanmu da ya ke yi mu talakawan jihar Kano.

Daga Fauziyya D. Sulaiman
SSA Needy and Valnurble.

More News

Ƴansanda sun hallaka masu garkuwa da mutane

Ƴansanda sun hallaka wasu masu garkuwa da mutane uku da ake zargin sun yi yunkurin yin garkuwa da matar wani dan majalisar dokokin jihar...

Ƴansanda a Katsina sun yi nasarar cafke wasu tantiran masu safarar alburusai wa ƴanbindiga

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a ranar Juma’a ta sanar da cewa ta kama wasu manyan ‘yan bindiga guda uku tare da kwato manyan...

Tinubu ya amince da mafi karancin albashi na N70,000

Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin...

Mutanen Isra’ila sama da rabin miliyan sun tsere saboda yakin Gaza

Mutanen Isra'ila sama da rabin miliyan ɗaya ne suka fice daga ƙasar kuma ba su koma ba a watanni shida na farkon yaƙin Isra'ila...