Magoya bayan jam’iyar PDP sun gudanar da zanga-zanga a jihar Edo

Magoya bayan jam’iyar PDP a jihar Edo sun gudanar da zanga-zanga ranar Lahadi a Benin babban birnin jihar kan yadda ake cigaba da tattara sakamakon zaben gwamnan jihar.

Zanga-zangar ta gudana ne a kusa da ofishin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta INEC dake  jihar inda ake cigaba da tattara sakamakon zaɓen gwamnan jihar.

Ya zuwa maraicen ranar Lahadi jam’iyar APC ce ke kan gaba bayan da ta lashe zaÉ“en a Æ™ananan hukumomi 11 cikin 16 da aka bayyana sakamakonsu.

Tun da farko wasu mambobin jam’iyar ta PDP sun tattaru a bakin ofishin hukumar ta INEC inda suke zargin cewa ana shirin sauya sakamakon zaÉ“en.

Jami’an Æ´an sanda sun tarwatsa masu zanga-zanga ta hanyar harba musu barkonon tsohuwa.

More News

NDLEA ta kama wani mai safarar hodar ibilis a filin jirgin sama na Kano

Jami'an hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi sun kama wani mutum mai suna, Okafor  Ifeanyi Anthony mai shekaru...

Magoya bayan jam’iyar PDP sun gudanar da zanga-zanga a jihar Edo

Magoya bayan jam'iyar PDP a jihar Edo sun gudanar da zanga-zanga ranar Lahadi a Benin babban birnin jihar kan yadda ake cigaba da tattara...

Magoya bayan jam’iyar PDP sun gudanar da zanga-zanga a jihar Edo

Magoya bayan jam'iyar PDP a jihar Edo sun gudanar da zanga-zanga ranar Lahadi a Benin babban birnin jihar kan yadda ake cigaba da tattara...

Ƴan sanda sun kama masu sayen kuri’a a zaben gwamnan Edo

Jami'an rundunar Æ´an sandan Najeriya sun kama wasu mutane 9 da ake zarginsu da sayen kuri'a da kuma mallakar kuri'ar da aka riga aka...