Kwankwaso ya kai ziyara jihar Rivers

[ad_1]








A cigaba da ziyarar tattaunawa da yake da jagororin jam’iyar PDP na kasa baki da daya, tsohon gwamnan jihar Kano kuma sanata a yanzu dake wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa, Rabiu Musa Kwankwaso ya ziyarci Jihar Rivers.

Kwankwaso ya gana da gwamnan jihar,Barrister Nyesom Wike gwamnan da ake gani na daga cikin gwamnonin da suke fada aji cikin jam’iyar PDP.

Sanata Kwankwaso na daga cikin yan takara dake neman jam’iyar PDP ta tsayar takarar shugaban a zaɓen shekarar 2019.

Bayan ganawar da ya yi da Wike Kwankwaso ya kuma tattauna da shugabannin jam’iyar ta PDP na jihar.

Rahotanni sun nuna cewa Kwankwaso ya samu kyakkyawar tarba daga magoya bayansa.




[ad_2]

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...