INEC ta yiwa sabbin jam’iyyu 23 rijista ta kuma tsawaita wa’adin yin rijistar zabe

[ad_1]








Hukumar zabe ta kasa INEC ta yi rijistar karin wasu jam’iyun siyasa 23.

A wata sanarwa ranar Talata hukumar ta gayyaci shugabanni da kuma sakatarorin sabbin jam’iyyun da su zo hedkwatarta dake Abuja ranar Alhamis domin karɓar d karɓar shedar rijistar.

Hakan ya kawo jam’iyun siyasa da ake da su a kasarnan ya zuwa 91.

Haka kuma hukumar ta tsawaita wa’adin yin rijistar zabe da take cigaba da yi a fadin kasarnan da mako biyu.

Tunda fari hukumar ta ce za ta dakatar da yiwa mutane rijistar ranar 17 ga watan Agusta na shekarar 2018.

Ga sunayen sabbin jam’iyyun da aka yiwa rijista:

1
Advanced Alliance Party
APP
2
Advanced Nigeria Democratic Party
ANDP
3
African Action Congress
AAC
4
Alliance for a United Nigeria
AUN
5
Alliance of Social Democrats
ASD
6
Alliance National Party
ANP
7
Allied People’s Movement
APM
8
Alternative Party of Nigeria
APN
9
Change Nigeria Party
CNP
10
Congress Of Patriots
COP
11
Liberation Movement
LM
12
Movement for Restoration and Defence of Democracy
MRDD
13
Nigeria Community Movement Party
NCMP
14
Nigeria For Democracy
NFD
15
Peoples Coalition Party
PCP
16
Reform and Advancement Party
RAP
17
Save Nigeria Congress
SNC
18
United Patriots
UP
19
United Peoples Congress
UPC
20
We The People Nigeria
WTPN
21
Yes Electorates Solidarity
YES
22
Youth Party
YP
23
Zenith Labour Party
ZLP




[ad_2]

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...