Hotunan taron yaƙin neman zaben ɗan takarar sanata na mazabar arewacin Katsina a jam’iyar PDP

 

Jam’iyar ta gudanar da taron gangamin yakin neman zabe na dantakarar sanata a zaben cike gurbi da za a gudanar ranar Asabar.

Zaɓen zai gudana ne biyo bayan rasuwar sanata mai wakiltar mazabar, sanata Mustapha Bukar.

Taron gangamin na jam’iyar PDP ya gudana a garin Kankia inda ya samu halartar jiga-jigan jam’iyar PDP da suka fito daga jihohin kasarnan daban-daban.

Cikin jiga-jigan sa suka halarta akwai sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, toshon gwamnan jihar Jigawa Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema da sauran mutane da dama.

 

 

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya ƙirƙiri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a ƙara wa ƴan bautar ƙasa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...