[ad_1]
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya sayi fom din takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar PDP.
A ranar Laraba da ta gabata ne sanatan ya kaddamar da takarar shugaban kasar tasa a a birnin Tarayya Abuja.
Duk da hana shi taron da aka yi a filin Eagle Square da Kwankwaso ya samu nasarar gudanar da taron a wani wuri daban.
[ad_2]