[ad_1]
Daliban Islamiyyar Kwankwasiyya dake a garin Ibadan cikin jihar Oyo, a lokacin da suke gabatar da Saukar karatun Alqurani mai girma domin Nemawa Sanata Kwankwaso nasara kan Kaddamar da takararsa da zaiyi a yau Laraba, a garin Abuja.
[ad_2]