Dattawan Jihar Kano Sun Bukaci Yan Sanda Su Binciki Gwamna Ganduje

Dattawan Jihar Kano Sun Bukaci Yan Sanda Su Binciki Gwamna Ganduje
Wasu Dattawa a jihar Kano sun yi kira da babbar murya ga gwamna Abdullahi Umar Ganduje da ya fito yayi wa mutanan kano bayani akan faifan bidiyo da ake zargin ya nuna shi yana karbar cin hanci daga gurin yan kwangila.

More from this stream

Recomended