Dalilin da yasa na gana da Obasanjo -Saraki

[ad_1]








Shugaban majalisar dattawa Abubakar Bukola Saraki, ya bayyana dalilin da yasa ya kai wa tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ziyara a gidansa dake Abeokuta a jihar Ogun.

Da yake magana da manema labarai bayan ganawar sirrin da suka yi, ya ce ya ziyarci, Obasanjo ne saboda bai samu damar halartar wurin bikin bude dakin karatu da aka yi mai suna Olusegun Obasanjo Presidential Library.

Ya ce: “kunsan cewa ban samu damar halartar wurin bikin bude dakin karatun ba shi yasa yanzu na yanke shawarar zuwa na gani da ido na a zahirin gaskiya wurin ya kayatar.Muna alfahari da abinda ya yi anan.”

Lokacin da yan jaridu suka tambaye shi kan rikicin dake faruwa a majalisa da kuma yaushe majalisar za ta sake zama Saraki ya yi shiru inda ya shige cikin motarsa da sauri.




[ad_2]

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya ƙirƙiri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a ƙara wa ƴan bautar ƙasa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...