BokoHaram Sunyi Wa Sojojin Najeriya Barna

[ad_1]








Kimanin sojojin Nijeriya 31 ne suka rasa rayukansu bayan wani harin kwantar bauna da mayakan Boko Haram suka kai masu a sansanin Sojan da ke kauyen Zari da ke Gabas da garin Maiduguri.

Kamfanin Dillancin Labaru na Faransa ya ruwaito cewa a yayin arangamar mayakan Boko Haram din sun raunana wasu sojojin har 19. Rahotanni sun nuna cewa ‘yan Boko Haram suna sanye da Kakin soja ne a lokacin da suka kai harin.




[ad_2]

More News

Atiku ya bayar da tallafin miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

Mutanen Sokoto na ta murnar kashe ƙasurgumin ɗanbindigar nan Halilu Buzu

Mazauna yankin Sokoto da kewaye na murnar kashe wani kasurgumin shugaban ‘yan bindiga, Kachallah Halilu Buzu, da sojojin Najeriya suka yi a farmakin da...