[ad_1]
Kimanin sojojin Nijeriya 31 ne suka rasa rayukansu bayan wani harin kwantar bauna da mayakan Boko Haram suka kai masu a sansanin Sojan da ke kauyen Zari da ke Gabas da garin Maiduguri.
Kamfanin Dillancin Labaru na Faransa ya ruwaito cewa a yayin arangamar mayakan Boko Haram din sun raunana wasu sojojin har 19. Rahotanni sun nuna cewa ‘yan Boko Haram suna sanye da Kakin soja ne a lokacin da suka kai harin.
[ad_2]