Ban taba ci wa Shekarau mutunci ba – Kwankwso

[ad_1]

Kwankwaso da Shekarau na namen takarar shugabancin Najeriya a jam’iyya PDP. To sai dai Kwankwaso ya ce dayansu zai iya barwa daya.

Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce cancanta ce ta sa shi fitowa neman takarar.

To sai dai Sanata Kwankwaso ya ki amsa wasu tambayoyi da BBC ta yi masa kan al’amuran siyasa, ciki har da batun alakarsa da gwamnan Kano Abduallahi Umar Gandaje. To amma ya ce nan gaba zai yi magana kan batutuwan.

[ad_2]

More News

Atiku ya bayar da tallafin miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

Mutanen Sokoto na ta murnar kashe ƙasurgumin ɗanbindigar nan Halilu Buzu

Mazauna yankin Sokoto da kewaye na murnar kashe wani kasurgumin shugaban ‘yan bindiga, Kachallah Halilu Buzu, da sojojin Najeriya suka yi a farmakin da...