An samu fitowar masu zaɓe da yawa a garin Kankia a zaɓen cike gurbin da ake a Katsina

[ad_1]








An samu fitowar mutane masu yawa a zaben cike gurbin dan majalisar dattawa na mazabar arewacin Katsina da ake gudanarwa yau Asabar.

Fitattun yan takara biyu a zaben, Ahmad Babba Kaita na jam’iyar APC da kuma Alhaji Kabir Babba Kaita na jam’iyar PDP sun fito ne daga gida daya.

Wakilin jaridar Daily Trust ya lura cewa an samu fitowar jama’a masu yawa a tashoshin zabe daban-daban dake garin.

Da yake magana da manema labarai, tsohon dantakarar kujerar gwamnan jihar karkashin jam’iyar PDP a zaben shekarar 2015, Alhaji Musa Nashuni ya yabawa jami’an ƴansanda da kuma hukumar zabe kan yadda ake gudanar da zaben lami lafiya.

“Na ji dadi zaben yana gudana cikin lumana.tabbas wannan zaɓen cike gurbin zai bawa yan Najeriya kyakkyawan fata cewa za a gudanar da zaɓen shekarar 2019 lafiya,” ya ce.




[ad_2]

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya ƙirƙiri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a ƙara wa ƴan bautar ƙasa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...