An cire tallafin mai a Venezuela

[ad_1]

Nicolas Maduro

Image caption

Cire tallafin man wani yunkuri ne na samawa gwamnati kudaden shiga

Shugaba Nicolas Maduro na Venezuela ya ce za a kara farashin man fetur da kasarsa ke samarwa dan su yi kai daya da sauran kasashe, hakan shi ya karshen shirin tallafin mai na gwamnatinsa.

Mista Maduro ya ce ya dauki matakin ne saboda masu fasa kwauri na cutar kasar na miliyoyin daloli da ya kamata su zama kudaden shigar gwamnati.

Ita ma Venezuela ta na bai wa ‘yan kasar wani kaso a matsayin tallafi, kamar yadda wasu kasashe masu arzikin man fetur ta hanyar saukakawa ‘yan kasa farashinsa.

Amma ba su taba kara farashin mai ba, duk kuwa da cewa tattalin arzikin kasar ya dade ya na fuskantar koma baya.

Wakilin BBC a Venezuela ya ce matakin da gwamnati ta dauka katsahan, kokari ne na kara samar da hanyoyin kudaden shiga ga gwamnati dan ceton tattalin arzikin da ya fada halin ni ‘ya su.

[ad_2]

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...