(Addini): Girgizar Ƙasa Ta Rugurguza Hedikwatar Ƴan Shi’a Ta Duniya

[ad_1]








Wata gagarumar girgizar kasa mai girman digo shida a ma’aunin karfinta ta afkawa yammacin kasar Iran dake da iyaka da makwafciyar ta ta kasar Iraq da safiyar ranar Lahadi.

Kamar yadda muka samu labari girgizar kasar wadda ta mamaye kusan kilomita 26 a garin Javanrud dake a jihar Kermanshahta mutane sama da 200 ne suka jikkata.

Kasar Iran dai dake a yankin gabas ta tsakiya na zaman babbar hedikwatar musulmai mabiya darikar Shi’a kuma suna da’awar tabbatar da shari’ar muslunci ne kamar kasar Saudiyya.




[ad_2]

More News

Ribadu ya koka kan yadda jami’an tsaro suke sayarwa da ƴan ta’adda bindigogi

Mai bawa shugaban shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce wasu daga jami'an ƴan sanda da kuma sojoji suna ɗaukar bindigogi daga...

Gwamnan Legas Sanwo-Olu ya kara mafi ƙarancin albashi zuwa naira 85,000

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bayyana shirin gwamnatinsa na fara biyan sabon mafi karancin albashi na N85,000 ga ma'aikatan jihar.Sanwo-Olu ya bayyana hakan...

Sama da mutane 100 aka tabbatar sun mutu a gobarar hatsarin tankar mai a Jigawa

Rundunar ƴan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar mutane 140 a hatsarin gobarar tankar mai da ta faru a garin Majia dake kan...

Sojoji sun kashe ɗan Boko Haram a Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya na Birged Ta 21 dake aiki da rundunar Operationa Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso...